Hausa WASSCE (PC 1ST), 2020

Question 6

  (a)   kawo halin Ba-Da-Baki da kuma na kishiyoyinta.
(b)   Me Ba-Da-Baki ta qulla a ranta bayan ta gane halin kishiyoyinta?
(c)  Wane umurni sarki ya ba bayinsa da su aikata a kan Ba-Da-Baki?


Observation

The question  was taken from the book Labarun Gargajiya 1(Oral Prose) and the candidate was expected to describe the character of Ba-Da-Baki and those of her Co-wives in (6a), to state the           decision taken by Ba-Da-Baki after realizing the characters of her Co-wives in (6b), to state the directives that sarki gave to the slaves against Ba-Da-Baki in (6c).The following responses were expected

 

  1. Halin Ba-Da-Baki:
  2. Halin Ba-Da-Baki shi ne kirki da haƙuri.

 

ii          Halin kishiyoyin Ba-Da-Baki:

Halin kishiyoyin Ba-Da-Baki shi ne rashin kirki

 

  1. (b)  Ta ƙulla a ranta cewa tun da abin haka ne, ba za ta sake yin magana da
                             kowa ba a gidan har sai ta haihu tukuna.

    .

    (c)     Sarki ya ba bayinsa umurnin cewa su kai Ba-Da-Baki daji su daddatsa ta.

     

    The performance of candidates on this question was not encouraging. It was evident that majority of them were not familiar with the content of the literature