Hausa WASSCE (PC), 2023

Question 6

 

  1. Bayyana abin da ya gudana tsakanin manajan banki da wani mutum a labarin  Ribar Ƙafa.
  2. Me labarin yake koyarwa.

 

Observation


The question above is on the book Mu Sha Dariya (Oral Prose) and candidates were required to explain what transpired between a man and the bank manager in (a) and list the teachings of the story in (b). The response should be as follows:

 

       (a)      Gabatarwa:

bayanin labari;
bayanin littafin da aka ɗauko labarin.

Gundarin jawabi:

kawo bayanin abin da ya faru:

                                    zuwan mutumin neman bashi;
                                    bayanin manajan banki;
                                    kuɗin ruwa da aka bayar;
                                    biyan bashi;
                                    al’ajabin manajan banki;
                                    hikimar mutumin.

Kammalawa:

yin bayani a taƙaice.

 

            (b)       Labarin yana koyar da cewa:

  1. Gaba da gabanta.
  2. Hankali ya fi wayo.
  3. Ilimi kogi ne.
  4. Kome wayonka wani ya fi ka.
  5. Mai son abinka ya fi ka dabara.
  6. Kome wayon amarya sai an sha manta. 

The performance of candidates on this question was poor.